Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 1:3-5

Rana ta ɗaya: Haske da duhu

Farawa 1:3-5
3
Sai Allah ya ce, “Bari haske yă kasance,” sai kuwa ga haske.
4
Allah ya ga hasken yana da kyau, sai ya raba tsakanin hasken da duhu.
5
Allah ya kira hasken “yini,” ya kuma kira duhun “dare.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options