Tsallake zuwa abun ciki
Galatiyawa 3:8-9

Galatiyawa 3:8-9

8
Nassi ya hanga cewa Allah zai kuɓutar da Al’ummai ta wurin bangaskiya, ya kuwa sanar wa Ibrahim wannan bisharar tun kafin lokaci yă yi cewa, “Dukan al’ummai za su sami albarka ta wurinka.”
9
Saboda haka waɗanda suke da bangaskiya sun sami albarka tare da Ibrahim, mutumin bangaskiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options