Skip to content
Ezekiyel 27:2

Ezekiyel 27:2

Ana nuna aya 2 tare da mahallin da ke kewaye.
1
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, ka yi makoki domin Taya.
3
Ka ce wa Taya, wadda take zaune a hanyar shiga zuwa teku, kasuwar masu yawa mutane a bakin teku, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Kin ce, ya Taya, “Ni kyakkyawa ce cikakkiya.”
4
Manyan tekuna ne wurin zamanki; maginanki sun sa kyanki ya zama cikakke.
5
Sun yi dukan katakanki daga itatuwan fir daga Senir; sun kwaso itatuwan al’ul daga Lebanon don su yi miki jigon jirgin ruwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options