Ezekiyel 27:1-4
1
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, ka yi makoki domin Taya.
3
Ka ce wa Taya, wadda take zaune a hanyar shiga zuwa teku, kasuwar masu yawa mutane a bakin teku, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Kin ce, ya Taya, “Ni kyakkyawa ce cikakkiya.”
4
Manyan tekuna ne wurin zamanki; maginanki sun sa kyanki ya zama cikakke.
Settings