Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 21:13-14

Fitowa 21:13-14

13
Amma in ba da nufin yă kashe shi ba, sai dai in Allah ne ya nufa haka, to, sai mutumin yă tsere zuwa inda zan nuna muku.
14
Amma in mutumin ya yi dabara har ya kashe wani mutum da gangan, sai a ɗauke shi daga bagadena a kashe shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options