Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 2:24-25

Fitowa 2:24-25

24
Allah kuwa ya ji kukansu sai ya tuna da alkawarinsa da Ibrahim da Ishaku da Yaƙub.
25
Sai Allah ya dubi Isra’ilawa, ya kuma damu da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options