Skip to content
Fitowa 2:23-25

Fitowa 2:23-25

23
Ana nan dai, a kwana a tashi, sai sarkin Masar ya mutu. Isra’ilawa suka yi kuka mai zafi saboda bautarsu mai wuya, sai kukar neman taimakonsu saboda bauta, ya kai wurin Allah.
24
Allah kuwa ya ji kukansu sai ya tuna da alkawarinsa da Ibrahim da Ishaku da Yaƙub.
25
Sai Allah ya dubi Isra’ilawa, ya kuma damu da su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options