Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 15:20-21

Miriam da mata sun yi murna

Fitowa 15:20-21
20
Sa’an nan Miriyam annabiya, ’yar’uwar Haruna ta ɗauki ganga a hannunta, dukan mata kuwa suka bi ta, da ganguna suna rawa.
21
Miriyam ta yi musu waƙa. “Ku rera ga Ubangiji gama ya ci gawurtacciyar nasara. Doki da mahayi, ya jefa cikin teku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options