Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 13:1-4

Fitowa 13:1-4

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Keɓe mini kowane ɗan fari. Ɗan fari wanda ya fara buɗe mahaifa a cikin Isra’ilawa nawa ne, ko na mutum ko na dabba.”
3
Sai Musa ya ce wa mutane, “Ku tuna da wannan rana, ranar da kuka fito daga Masar, daga ƙasar bauta, gama Ubangiji ya fito da ku da hannu mai iko. Kada ku ci wani abin da yake da yisti.
4
A wannan rana kuka fita, wato, a watan Abib.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options