Tsallake zuwa abun ciki
Maimaitawar Shari’a 9:22-24

Ci gaba da tawaye a jeji

Maimaitawar Shari’a 9:22-24
22
Kun kuma sa Ubangiji ya yi fushi a Tabera, a Massa da kuma a Kibrot Hatta’awa.
23
Sa’ad da Ubangiji ya aike ku daga Kadesh Barneya ya ce, “Ku haura ku mallaki ƙasar da na ba ku.” Amma kuka yi tawaye ga umarnin Ubangiji Allahnku. Ba ku amince da shi, ko ku yi masa biyayya ba.
24
Kun yi ta tawaye wa Ubangiji tun ran da na san ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options