Skip to content
Daniyel 6:25-28

Dariyus Ya Yabi Allah

Daniyel 6:25-28
25
Sa’an nan Sarki Dariyus ya rubuta wa dukan mutane, da al’ummai da kuma mutanen dukan harsunan a duk fāɗin ƙasar. “Bari yă yi nasara sosai!
26
“Na fitar da doka cewa a cikin dukan iyakar ƙasar mulkina, dole mutane su ji tsoro su kuma girmama Allah na Daniyel.
27
Yakan kuɓutar ya kuma ceci;
28
Daniyel kuwa ya bunkasa a lokacin mulkin Dariyus da kuma mulkin Sairus na Farisa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options