Skip to content
Kolossiyawa 3:18-21

Kolossiyawa 3:18-21

18
Mata, ku yi biyayya ga mazanku, yadda ya dace cikin Ubangiji.
19
Maza, ku ƙaunaci matanku kada ku nuna musu hali marar tausayi.
20
’Ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku cikin kome, gama wannan yakan gamshi Ubangiji.
21
Ubanni, kada ku matsa wa yaranku lamba, don kada su fid da zuciya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options