Tsallake zuwa abun ciki
2 Sama’ila 15:21-22

2 Sama’ila 15:21-22

21
Amma Ittai ya ce wa sarki, “Muddin Ubangiji yana a raye kuma muddin ranka yă daɗe yana a raye, duk inda ranka yă daɗe sarki zai kasance, ko a yi rai ko a mutu, a can bawanka zai kasance.”
22
Dawuda ya ce wa Ittai, “Wuce gaba, taka mu je.” Sai Ittai mutumin Gat ya shiga layi tare da dukan mutanensa da iyalan da suke tare da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options