Tsallake zuwa abun ciki
2 Sama’ila 14:1-3

Yowab Ya Shirya Kawo Absalom Gida

2 Sama’ila 14:1-3
1
Yowab, ɗan Zeruhiya ya gane cewa zuriyar sarki ta koma ga Absalom.
2
Saboda haka Yowab ya aiki wani zuwa Tekowa, ya sa a zo da wata mace mai hikima. Ya ce mata, “Ki yi kamar kina makoki. Ki sa rigar makoki, kada kuwa ki shafa mai. Ki yi kamar macen da ta yi kwanaki da yawa, tana makokin matattu.
3
Sa’an nan ki je wurin sarki, ki ce masa haka.” Sai Yowab ya faɗa mata duk abin da za tă faɗa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options