Skip to content
2 Sama’ila 13:30-31

2 Sama’ila 13:30-31

30
Yayinda suke kan hanyarsu, sai labari ya kai kunnen Dawuda cewa, “Absalom ya kashe dukan ’ya’yan sarki maza; ko ɗayansu Absalom bai rage ba.”
31
Sai sarki ya tashi, ya yage tufafinsa, ya kuma kwanta a ƙasa; dukan bayinsa kuwa suka tsaya da rigunansu yagaggu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options