Skip to content
2 Korintiyawa 8:16-17

2 Korintiyawa 8:16-17

16
Ina gode wa Allah, wanda ya sa a zuciyar Titus, irin kula da nake da shi dominku.
17
Ba kawai ya yarda yă je wurinku kamar yadda muka roƙe shi yă yi ba, amma ya so yă zo kamar yadda ya riga ya yi niyya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options