Tsallake zuwa abun ciki
2 Korintiyawa 1:1-2

Gaisuwa da sallama

2 Korintiyawa 1:1-2
1
Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, tare da dukan tsarkaka a ko’ina a Akayya.
2
Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options