Tsallake zuwa abun ciki
1 Tessalonikawa 5:16-22

Ayyukan Kirista na yau da kullum

1 Tessalonikawa 5:16-22
16
Ku riƙa farin ciki kullum;
17
ku ci gaba da yin addu’a;
18
ku yi godiya cikin kowane hali, gama wannan shi ne nufin Allah dominku cikin Kiristi Yesu.
19
Kada ku danne aikin Ruhu.
20
Kada ku rena annabci,
21
amma ku gwada kome, ku riƙe abin da yake mai kyau,
22
ku ƙi kowace mugunta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options