Tsallake zuwa abun ciki
1 Sama’ila 5:6-7

Hukuncin Allah a Kan Ashdod

1 Sama’ila 5:6-7
6
Hannun Ubangiji kuwa ya yi nauyi a bisa Ashdod da kewayenta. Ya kawo hallaka ga dukansu, ya kuma buga su da marurai.
7
Da mutanen Ashdod suka ga abin da yake faruwa, sai suka ce, “Lalle Akwatin Alkawarin Allah na Isra’ila ba zai kasance da mu ba, domin hannunsa yana da nauyi a kanmu da bisan Dagon allahnmu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options