Tsallake zuwa abun ciki
1 Sama’ila 2:1-2

1 Sama’ila 2:1-2

1
Sai Hannatu ta yi addu’a ta ce, “Zuciyata tana farin ciki a cikin Ubangiji; a cikin Ubangiji an sa ina jin daɗi ƙwarai. Na buɗe bakina na yi wa abokan gābana dariya. Kai! Ina murna domin ka cece ni!
2
“Babu wani mai tsarki kamar Ubangiji babu wani, in ban da kai; babu wani dutse kamar Allahnmu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options