Tsallake zuwa abun ciki
1 Korintiyawa 1:29-31

1 Korintiyawa 1:29-31

29
domin kada wani ya yi taƙama a gabansa.
30
Saboda Allah ne kuke cikin Kiristi Yesu, shi wanda ya zama hikima a gare mu daga Allah. Kiristi shi ne adalcinmu, da tsarkinmu, da kuma fansarmu.
31
Saboda haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Duk wanda yake taƙama, ya yi taƙama a cikin Ubangiji.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options