Skip to content
1 Tarihi 7:20-22

1 Tarihi 7:20-22

20
Zuriyar Efraim su ne, Shutela, Bered, Tahat, Eleyada, Tahat
21
Zabad da Shutela. Wani ɗan ƙasa haifaffen mutanen Gat ya kashe Ezer da Elad, sa’ad da suka gangara don su ƙwace dabbobinsu.
22
Mahaifinsu Efraim ya yi makoki dominsu kwanaki masu yawa sai danginsa suka zo don su yi masa ta’aziyya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options