Skip to content

Ayoyin Littafi Mai Tsarki game da Kenites

3 ayoyi · 1 fanni

Mahimman ayoyin Littafi Mai Tsarki

  1. Sai ya ga Keniyawa, ya kuma furta maganarsa. “Wurin zamanku lafiya yake, an kuma sa sheƙarku a cikin duwatsu;

  2. duk da haka, za a hallaka ku Keniyawa sa’ad da Asshur ya kame ku.”

  3. Sai ya furta maganarsa ya ce, “Wayyo, wa zai rayu sa’ad da Allah ya yi haka?