Skip to content

Thebes

5 verses · 2 known names

An kuma san shi da: No

25.7000, 32.6300 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Thebes

  1. Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, “Ina gab da kawo hukunci a kan allahn Amon na Tebes, a kan Fir’auna, a kan Masar da allolinta da sarakunanta, da kuma a kan waɗanda suka dogara ga Fir’auna.

  2. Zan lalace Masar ta Bisa in ƙuna wuta wa Zowan in zartar da hukunci a kan Tebes.

  3. Zan kwarara hasalata a kan Felusiyum, kagarar Masar, in kuma datse mutanen Tebes.

  4. Zan ƙuna wuta wa Masar; Felusiyum za tă sha azaba mai zafi. Za a tayar wa Tebes da hankali; Memfis za tă riƙa kasance cikin ɓacin rai.

  5. Kin fi Tebes ne da take a bakin Nilu, da ruwa yake kewaye da ita? Rafi shi ne kāriyarta, ruwanta kuma katanga.