Skip to content

Babel

2 verses

32.5300, 44.4200 Duba a Google Maps

Ayoyin da suka ambaci Babel

  1. Cibiyoyin mulkinsa na farko su ne Babilon, Erek, Akkad, da Kalne a cikin Shinar.

  2. Shi ya sa aka kira birnin Babel, domin a can ne Ubangiji ya rikitar da harshen dukan duniya. Daga can Ubangiji ya watsar da su ko’ina a doron ƙasa.