Tsallake zuwa abun ciki
Zakariya 8:16-18

Abubuwan da ake bukata ga tsattsarkan jama’a

Zakariya 8:16-18
16
Abubuwan da za ku yi ke nan. Ku gaya wa juna gaskiya, ku kuma dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunanku na shari’arku;
17
kada ku ƙulla wa maƙwabtanku mugunta, kuma kada ku so yin rantsuwa ta ƙarya. Ina ƙyamar waɗannan duka,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
18
Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa wurina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options