Zakariya 2:1-3
1
Sa’an nan na ɗaga kai sai na ga mutum a tsaye riƙe da ma’auni a hannunsa!
2
Sai na yi tambaya, na ce, “Ina za ka?” Ya amsa mini ya ce, “Zan je in auna Urushalima, in ga yadda fāɗinta da tsawonta suke.”
3
Sai mala’ikan da yake yi mini magana ya tafi, sai wani mala’ika ya zo ya same shi