Skip to content
Zakariya 12:11-13

Zakariya 12:11-13

11
A ranan nan kuka a Urushalima zai yi yawa kamar kukan Hadad Rimmon a filin Megiddo.
12
Ƙasar za tă yi makoki, kowane iyali zai yi makoki a ware, tare da matansu su ma a ware, iyalin gidan Dawuda da matansu, iyalin gidan Natan da matansu,
13
iyalin gidan Lawi da matansu, iyalin gidan Shimeyi da matansu,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options