Skip to content
Zakariya 12:11-13

Zakariya 12:11-13

11
A ranan nan kuka a Urushalima zai yi yawa kamar kukan Hadad Rimmon a filin Megiddo.
12
Ƙasar za tă yi makoki, kowane iyali zai yi makoki a ware, tare da matansu su ma a ware, iyalin gidan Dawuda da matansu, iyalin gidan Natan da matansu,
13
iyalin gidan Lawi da matansu, iyalin gidan Shimeyi da matansu,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options