Skip to content
Romawa 4:1-3

Romawa 4:1-3

1
To, me za mu ce Ibrahim kakan kakanninmu ya gani game da wannan batu?
2
In fa da gaske ne Ibrahim ya sami kuɓuta ta wurin ayyuka, yana da abin da zai yin taƙama da shi ke nan, amma ba a gaban Allah ba.
3
Me Nassin ya ce? “Ibrahim ya gaskata Allah, aka kuma lissafta wannan adalci ne a gare shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options