Tsallake zuwa abun ciki
Ru’uya ta Yohanna 6:7-8

Ru’uya ta Yohanna 6:7-8

7
Sa’ad da Ɗan Ragon ya buɗe hatimi na huɗu, sai na ji muryar halitta mai rai na huɗu ya ce, “Zo!”
8
Na duba, can a gabana kuwa ga ƙodaɗɗen doki! An ba wa mai hawansa suna Mutuwa, Hades kuwa yana biye da shi. Aka ba su iko a kan kashi ɗaya bisa huɗu na duniya don su yi kisa da takobi, yunwa da annoba, har ma da namomin jeji na duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options