Tsallake zuwa abun ciki
Ru’uya ta Yohanna 6:16-17

Ru’uya ta Yohanna 6:16-17

16
Suka kira duwatsu da tsaunuka suna cewa, “Ku fāɗi a kanmu ku kuma ɓoye mu daga fuskar wannan mai zama a kan kursiyi da kuma daga fushin Ɗan Ragon nan!
17
Gama babbar ranar fushinsu ta zo, wa kuwa zai iya tsayawa?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options