Tsallake zuwa abun ciki
Ru’uya ta Yohanna 21:23-24

Ru’uya ta Yohanna 21:23-24

23
Birnin ba ya bukatar rana ko wata su haskaka shi, gama ɗaukakar Allah tana ba shi haske, Ɗan Ragon kuwa shi ne fitilar birnin.
24
Al’ummai za su yi tafiya cikin hasken birnin, sarakunan duniya kuma za su kawo darajarsu cikin birnin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options