Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 96:7-9

Ku yi sujada ku kuma furta ɗaukakar Allah

Zabura 96:7-9
7
Ku ba wa Ubangiji, ya iyalan al’ummai ku ba wa Ubangiji ɗaukaka da kuma ƙarfi.
8
Ku ba wa Ubangiji ɗaukakar da ta dace da sunansa; ku kawo sadaka ku kuma zo cikin filayen gidansa.
9
Ku bauta wa Ubangiji da darajar tsarkinsa; ku yi rawar jiki a gabansa, dukan duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options