Skip to content
Zabura 9:5-6

Zabura 9:5-6

5
Ka tsawata wa ƙasashe ka kuma hallakar da mugaye; ka shafe sunansu har abada abadin.
6
Lalaci marar ƙarewa ya cimma abokan gābanmu, ka tuttumɓuke biranensu; yadda ma ba aka ƙara tunaninsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options