Zabura 82:8
Ana nuna aya 8 tare da mahallin da ke kewaye.
5
“Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba. Suna yawo cikin duhu; an girgiza dukan tussan duniya.
6
“Na ce, ‘Ku “alloli” ne; dukanku ’ya’yan Mafi Ɗaukaka’ ne.
7
Amma za ku mutu kamar mutum kurum; za ku fāɗi kamar duk wani mai mulki.”
8
Ka tashi, ya Allah, ka shari’anta duniya, gama dukan al’ummai gādonka ne.
Settings