Skip to content
Zabura 78:8-10

Zabura 78:8-10

8
Ba za su zama kamar kakanni kakanninsu ba, masu taurinkai da kuma tsara masu tayarwa, waɗanda zukatansu ba su yi biyayya ga Allah ba, waɗanda zukatansu ba su yi aminci ga Allah ba.
9
Mutanen Efraim, ko da yake suna da bakkuna, suka juya da baya a ranar yaƙi;
10
ba su kiyaye alkawarin Allah ba suka kuma ƙi su yi rayuwa ta wurin dokarsa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options