13
Tabbatacce a banza na bar zuciyata da tsabta; a banza na wanke hannuwa don nuna rashin laifi.
14
Dukan yini na sha annoba; an hukunta ni kowace safiya.
15
Da na ce, “Zan faɗa haka,” da na bashe ’ya’yanka.
16
Sa’ad da na yi ƙoƙari in gane wannan, sai ya zama danniya a gare ni