Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 55:12-15

Zabura 55:12-15

12
Da a ce abokin gāba ne ke zagina, da na jure da shi; da a ce maƙiyi yana tā da kansa a kaina, da na ɓoye daga gare shi.
13
Amma kai ne, mutum kamar ni, abokina, abokina na kurkusa,
14
wanda na taɓa jin daɗin zumunci da shi sosai yayinda muke tafiya tare a taron jama’a a gidan Allah.
15
Bari mutuwa ta ɗauki abokan gābana ba labari; bari su gangara da rai zuwa cikin kabari, gama mugunta tana samun masauƙi a cikinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options