Skip to content
Zabura 51:1-2

Zabura 51:1-2

1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Sa’ad da annabi Natan ya zo wurinsa bayan Dawuda ya yi zina da Batsheba. Ka yi mini jinƙai, ya Allah, bisa ga ƙaunarka marar ƙarewa; bisa ga tausayinka mai girma ka shafe laifofina.
2
Ka wanke dukan kurakuraina ka tsarkake ni daga zunubina.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options