Skip to content
Zabura 50:22-23

Zabura 50:22-23

22
“Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah, ko kuwa in yayyage ku kucu-kucu, ba kuma wanda zai cece ku.
23
Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni, ya kuma shirya hanya saboda in nuna masa ceton Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options