Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 50:22-23

Abin da ibada ta gaskiya take bukata

Zabura 50:22-23
22
“Ku lura da wannan, ku da kuka manta da Allah, ko kuwa in yayyage ku kucu-kucu, ba kuma wanda zai cece ku.
23
Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni, ya kuma shirya hanya saboda in nuna masa ceton Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options