Skip to content
Zabura 50:17-20

Zabura 50:17-20

17
Kun ƙi umarnina kuka kuma zubar da kalmomina a bayanku
18
Sa’ad da kuka ga ɓarawo, kukan haɗa kai da shi; kukan haɗa kai da mazinata.
19
Kuna amfani da bakunanku don mugunta kuna kuma gyara harshenku don ruɗu.
20
Kuna ci gaba da magana a kan ɗan’uwanku ku kuma yi maganar ƙarya a kan ɗan mahaifinku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options