Skip to content
Zabura 50:16-17

Zabura 50:16-17

16
Amma ga mugaye, Allah ya ce, “Wace dama ce kuke da ita na haddace dokokina ko na yin maganar alkawarina a leɓunanku?
17
Kun ƙi umarnina kuka kuma zubar da kalmomina a bayanku
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options