Skip to content
Zabura 50:12-15

Zabura 50:12-15

12
Da a ce ina jin yunwa ai, ba sai na faɗa muku ba, gama duniyar nawa ne, da kome da yake cikinta.
13
Ina cin naman bijimai ne ko ina shan jinin awaki ne?
14
“Ku miƙa hadayar godiya ga Allah, ku cika alkawuranku ga Mafi Ɗaukaka,
15
ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options