Skip to content
Zabura 45:10-11

Zabura 45:10-11

10
Ki saurara, ya ke diya, ki lura ku kuma kasa kunne, Ki manta da mutanenki da gidan mahaifinki.
11
Sarki ya cika da sha’awar kyanki; ki girmama shi, gama shi ne maigidanki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options