Skip to content
Zabura 45:16-17

Zabura 45:16-17

16
’Ya’yanka maza za su maye matsayin kakanninka; za ka sa su yi mulki a duk fāɗin ƙasar.
17
Zan sa a tuna da kai a dukan zamanai; saboda haka al’ummai za su yabe ka har abada abadin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options