Skip to content
Zabura 37:32-33

Zabura 37:32-33

32
Mugaye suna fako suna jira masu adalci, suna ƙoƙari neman ransu;
33
amma Ubangiji ba zai bar su a ikonsu ba ko ya bari a hukunta su sa’ad da aka kawo su shari’a ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options