Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 25:8-11

Nagartar Allah tana ja-gorar masu tawali’u

Zabura 25:8-11
8
Ubangiji nagari da mai adalci ne; saboda haka yakan koyar da masu zunubi a hanyoyinsa.
9
Yakan bi da masu tawali’u cikin abin da yake daidai ya kuma koyar da su hanyoyinsa.
10
Dukan hanyoyin Ubangiji ƙaunatattu ne da kuma aminci ga waɗanda suke kiyaye abin da alkawari ya bukaci.
11
Saboda sunanka, ya Ubangiji, ka gafarta laifina, ko da yake mai girma ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options