Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 25:12-15

Albarkar tsoron UBANGIJI

Zabura 25:12-15
12
To wane ne mai tsoron Ubangiji? Zai koyar da shi a hanyar da ya zaɓa masa.
13
Zai ci kwanakinsa a wadace, kuma zuriyarsa za su gāji ƙasar.
14
Ubangiji yakan amince da waɗanda suke tsoronsa; yakan sa su san alkawarinsa.
15
Idanuna kullum suna a kan Ubangiji, gama shi ne kaɗai zai kuɓutar da ƙafafuna daga tarko.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options