Skip to content
Zabura 22:16-21

Zabura 22:16-21

16
Karnuka sun kewaye ni; ƙungiyar mugaye sun sa ni a tsaka, sun soki hannuwana da ƙafafuna.
17
Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.
18
Sun raba rigunana a tsakaninsu suka kuma jefa ƙuri’a a kan rigunana.
19
Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa; Ya Ƙarfina zo da sauri don ka taimake ni.
20
Ka ceci raina daga takobi, raina mai daraja daga ikon karnuka.
21
Ka cece ni daga bakin zakoki; ka cece ni daga ƙahonin ɓauna.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options